Genesis 10

Genesis 10:2

Bayan tsufanan, zuriyar Nuhu sun bazu a ƙasar a kabilarsu kuma sa'adda suka bazu, kowane kabilar na da nasa menene?

Sa'adda kabilun suka bazu, kowane kabila suna da nasu harshen.

Genesis 10:8

Ga menene ake sanne da Nimron, zuriyar Ham?

An san da Nimron riƙaƙƙen maharbi ne a fuskar Yahweh.

Menene farkon biranen mulkin Nimron a ƙasar shinar?

Wurin mulkinsa na farko shi ne Babila.

Genesis 10:11

A kari ga ƙasar shinar, wane wurare ne Nimron ya gyara da birane?

Nimron ya kuma gina birane a Assiriya.

Genesis 10:15

Kanaan zuriyar wane ɗan Nuhu ne?

Kanaan zuriyar Ham ne.

Genesis 10:19

Bayan tsufanan, zuriyar Nuhu sun bazu a ƙasar a kabilarsu kuma sa'adda suka bazu, kowane kabilar na da nasa menene?

Sa'adda kabilun suka bazu, kowane kabila suna da nasu harshen.

Genesis 10:24

Menene ya faru a lokacin Feleg, zuriyar Shem?

A lokacin Feleg ne aka raba duniya.

Genesis 10:30

Bayan tsufanan, zuriyar Nuhu sun bazu a ƙasar a kabilarsu kuma sa'adda suka bazu, kowane kabilar na da nasa menene?

Sa'adda kabilun suka bazu, kowane kabila suna da nasu harshen.

Genesis 10:32

Daga ina ne al'umman suka zo da sun bazu a duniya bayan tsufanan?

Al'umman sun zo daga kabalar 'ya'yan Nuhu.